fidelitybank

Yadda mai masaukin baki Ivory Coast ta fara da kafar dama a AFCON

Date:

Masu masaukin baƙi a gasar Afcon ta 2023 Ivory Coast ta yi nasara kan abokiyar karawarta Guinea Bissau da ci biyu babu ko daya a wasan farko.

Seko Fofana ne ya ci wa ƙasarsa kwallo farko a minti na hudu da fara wasan, yanzu suna saman rukunin A kenan.

Jean-Philippe Krasso shi ne ya ci wa mai masaukin baƙi kwallo ta biyu bayan dawowa hutun rabin lokacin.

An ƙara wata shida kan lokacin da aka saba yin Afcon na 203 zuwa farkon 2024 – domin a kaucewa damin da ake fuskanta a yammacin Afrika, Amma jinkirin ya taimakawa Ivory Coast wajen kammala shirye-shiryenta, kuma za ta kashe dala biliyan daya wajen ɗaukar baƙuncin wasan.

Kasar da ke neman lashe gasar karo na uku bayan wadanda ta ci a 1992 da 2015, za su fara wasansu ne ba tare da babban ɗan wasan gabansu Sebastien Haller sakamakon rauni.

Wasannin ranar Lahadi sune

Rukunin A: Nigeria da Equatorial Guinea, a filin wasa na Alassane Ouattara da ke Abidjan (5pm ET)

Rukunin B: Egypt da Mozambique, A filin wasa na Felix Houphouet-Boigny da ke Abidjan (2pm ET)

Rukunin B: Ghana da Cape Verde, A filin wasa na Felix Houphouet-Boigny da ke Abidjan (5pm ET)

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp