fidelitybank

Yadda hatsaniya ta kaure tsakanin bangaren jam’iyyar Labour

Date:

An samu ɓarkewar hatsaniya a kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa a ranar Laraba lokacin da ɓangarorin jam’iyyar Labour guda biyu suka far wa juna.

Hatsaniyar ta soma ne lokacin da shugaban jam’iyyar, Lamidi Apapa ya isa kotun tare da wasu magoya bayansa.

Apapa wanda ke takun-saka da shugaban jam’iyyar da aka dakatar, Julius Abure, ya isa kotun ne domin sauraron ƙarar da Peter Obi, ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ta LP ya shigar, inda yake kalubalantar nasarar zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, Bola Tinubu.

Hatsaniyar ta ɓarke ne a lokacin da ya yi kokarin zama a wurin da wakilan jam’iyyar Labour suke a cikin kotun.

Wani wakilin jam’iyyar ya tambayi Apapa “Waye kai?” inda ya mayar da martani da cewa, “Ba ka san ko ni waye ba? Kalli yanda kake magana, kai ma waye kai?”

Yayin da aka ci gaba da hatsaniyar, Apapa ya ɗaga murya tare da cewa, “Tashi, ba za ka zauna a nan ba”.

Sai dai sakatariyar kotun sauraron korafin zaɓen shugaban ƙasar, Josephine Ekperobe, ta yi sauri domin shiga tsakani da kuma daidaita al’amura.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp