fidelitybank

Yadda Gobara ta kama a kasuwar Singa a Kano

Date:

Gobara ta kone wa wani bangare na shahararriyar kasuwar kayan masarufi ta Singa a jihar Kano.

Jami’an hukumar kashe gobara ta jihar tun lokacin suna ta kokarin shawo kan lamarin tun faruwar ta.

Aminiya ta fahimci cewa, wurin da wutar ta kama wani bangare ne na kamfanin Mimza.

Wani ma’aikacin kamfanin, Muhammad Abdullahi, ya ce, ba a san musabbabin faruwar lamarin ba amma ana zargin wutar lantarki.

“Shi ne babban kantin sayar da kamfani, suna adana yawancin Chewing gum, kayan zaki, madara da sauran abubuwa. Ba za mu iya cewa abin da ya haddasa gobarar ba, watakila wutar lantarki. An kira ni da safiyar nan cewa gobara ta kama shagonmu, a haka na yi sauri na zo na ga abin da ke faruwa.

Ba zan iya kididdige asarar da aka yi ba, a gaskiya, za ta zama miliyoyi domin ko jiya sun yi lodin kayayyaki na miliyoyin.”

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp