fidelitybank

Yadda gini mai hawa bakwai ya danne ma’aikatan da suke gina shi a Legas

Date:

Wani gini mai hawa bakwai da ake ginawa ya rufta a yankin Banana Island da ke Ikoyi a jihar Legas.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa ginin ya ruguje ne da rana.

A cewar kafar yaɗa labaran, ginin ya rufta a daidai lokacin da wasu daga cikin masu aikin ginin suka tashi.

Sai dai akwai wasu da rahotanni suka ce sun jikkata sakamakon lamarin.

Kakakin hukumar kashe gobara ta jihar Legas, Amodu Shakiri ya tabbatar da faruwar al’amarin.

Ya ce “mun samu kiran gaggawa da kusan ƙarfe 3:58pm. Muna ci gaba da ƙoƙarin tabbatar da cewa babu wani da ya maƙale a ɓuraguzon ginin.”

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp