fidelitybank

Yadda APC ta ɗauki Lauyoyi 12 don tunkara Atiku da Obi

Date:

Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta zaɓi manyan ƙwararrun lauyoyi 12, domin tsaya mata a shari’ar ƙorafin da jam’iyyun adawa za su shigar domin ƙalubalantar nasarar jam’iyar a zaɓen shugaban ƙasa.

A wata sanarwa da jam’iyyar ta fitar ta hannun babban mai bayar da shawara kan harkokin shari’a na jam’iyyar Ahmad El-Marzuq, ya ce tawagar lauyoyin masana fannin shari’a ne, waɗanda kuma ya ce suke da ƙwarewa kan ƙararrakin zaɓe, sannan masu cikakkiyar masaniya game da kundin tsarin mulki da dokokin ƙasa.

Ya ce tawagar manyan lauyoyin12 ƙarƙashin jagorancin fitaccen lauyan ƙasar Prince Lateef Fagbemi, za su kare nasarar da jam’iyyar ta samu a zaɓen a gaban kotu.

Manyan jam’iyyun adawar ƙasar na PDP da LP ne dai suka ce za su garzaya kotu domin ƙalubalantar sakamakon zaɓen shugaban ƙasar da ya bai wa Bola Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC nasara a zaɓen shugaban ƙasar da aka gudanar cikin watan da ya gabata.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp