fidelitybank

Yadda APC ta ɗauki Lauyoyi 12 don tunkara Atiku da Obi

Date:

Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta zaɓi manyan ƙwararrun lauyoyi 12, domin tsaya mata a shari’ar ƙorafin da jam’iyyun adawa za su shigar domin ƙalubalantar nasarar jam’iyar a zaɓen shugaban ƙasa.

A wata sanarwa da jam’iyyar ta fitar ta hannun babban mai bayar da shawara kan harkokin shari’a na jam’iyyar Ahmad El-Marzuq, ya ce tawagar lauyoyin masana fannin shari’a ne, waɗanda kuma ya ce suke da ƙwarewa kan ƙararrakin zaɓe, sannan masu cikakkiyar masaniya game da kundin tsarin mulki da dokokin ƙasa.

Ya ce tawagar manyan lauyoyin12 ƙarƙashin jagorancin fitaccen lauyan ƙasar Prince Lateef Fagbemi, za su kare nasarar da jam’iyyar ta samu a zaɓen a gaban kotu.

Manyan jam’iyyun adawar ƙasar na PDP da LP ne dai suka ce za su garzaya kotu domin ƙalubalantar sakamakon zaɓen shugaban ƙasar da ya bai wa Bola Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC nasara a zaɓen shugaban ƙasar da aka gudanar cikin watan da ya gabata.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp