fidelitybank

Yadda aka yi jana’izar mahaifin shugaban APC na Kano

Date:

Allah ya yi wa Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sanusi rasuwa a daren jiya Talata yana da shekara 92.

Kafin rasuwarsa, Alhaji Abbas Sanusi ya kasance babban ɗan majalisar Sarki a lokacin marigayi Sarki Ado Bayero a matsayin Wamban Kano da Sarki Aminu Ado Bayero na 15.

Sarkin Muhammadu Sanusi I ne ya fara nada shi sarautar sarkin Dawakin tsakar gida hakimin Ungogo a 1959, sannan a 1963 kuma Sarkin Kano Inuwa ya yi ɗaga likkafarsa zuwa Dan Iya.

Marigayin ya zama babban ɗanmajalisar Sarki a 1987 kuma hakimin Nasarawa.

An naɗa shi Wamban Kano a 1989, inda kuma ya zama Galadiman Kano a 2015.

Sarki Muhammad Sanusi na II ne ya naɗa shi a matsayin Galadiman Kano, bayan rasuwar marigayi Alhaji Tijjani Hashim.

Marigayin ya rasu ya bar ƴaƴa masu dama da jikoki masu dama ciki har da shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas. Tuni a ka yi jana’izarsa a kofar Kudu.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp