fidelitybank

Yadda aka yi garkuwa da Kwamishina mai ci a Calabar

Date:

Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi garkuwa da kwamishiniyar harkokin mata a Cross River, Mrs Gertrude Njar a ranar Laraba a Calabar.

Wani ganau mai suna Mista Samuel Okon ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Najeriya NAN cewa wasu samari dauke da rufe fuska ne suka fitar da ita da karfi daga motarta.

A cewar Okon, sun tafi da kwamishiniyar ne a cikin motarsu inda suka yi watsi da motarta a Calabar ta Kudu.

Mista Kalita Aruku, mai ba Gwamna Ben Ayade shawara kan harkokin yada labarai, ya tabbatar da sace ta a wata hira da NAN ta wayar tarho.

Karanta Wannan: Ana tuhumar magoya bayan Arsenal da Manchester United da kisan kai

“Eh, majiyoyin tsaro sun sanar da mu cewa an yi garkuwa da kwamishiniyar harkokin mata.

“A yayin da muke magana, jami’an tsaro sun kaddamar da farautar masu garkuwa da mutane da nufin cafke su tare da kubutar da wanda abin ya shafa ba tare da wani rauni ba,” inji shi.

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp