fidelitybank

Yadda aka sace Naira miliyan 31 a gidan Gwamnatin Katsina

Date:

Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da cewa an sace miliyoyin Naira a gidan gwamnatin jihar.

Daya daga cikin hadiman gwamnan kan harkokin yada labarai, Al-Amin Isa ya tabbatar da faruwar lamarin yayin da yake zantawa da manema labarai a ranar Alhamis.

Isah, wanda bai bayyana adadin kudaden da aka sace ba, ya ce tuni ‘yan sanda suka yi wa wasu daga cikin wadanda ake zargin tambayoyi.

DAILY POST ta samu daga masu sane da satar cewa wadanda ake zargin sun yi awon gaba da kasa da Naira miliyan 31 daga ofishin mai kula da harkokin kudi.

An kuma tattaro cewa wannan shi ne karo na biyu a wannan shekara da ake sace kudade a gidan gwamnatin jihar.

A watan Janairun 2020, an yi wa ofishin tsohon sakataren gwamnatin jihar Katsina (SGS), Mustapha Inuwa fashi, aka kuma sace Naira miliyan 16.

Hakazalika, a watan Yulin 2022, wasu ‘yan bindiga sun harbe Aminu Darma, mai karbar kudi a ofishin sakataren fadar gwamnatin jihar tare da yin awon gaba da naira miliyan 61 a babban birnin jihar.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp