fidelitybank

Yadda aka jibge jami’an tsaro a shari’ar shugaban kasa

Date:

An ci gaba da zaman sauraron karafin da jam’iyyun adawa suka shigar gaban kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaɓe domin ƙalubalantar nasarar Bola Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC.

Wakilin BBC da ke harabar kotun ya ce, an jibge jami’an tsaro na ‘yan sanda a mahaɗar hanyar da za ta sada ka da babbar kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja inda ake zaman sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasar.

An kuma rufe hanyar da ta bi ta gaban kotun, sannan an hana mutane wucewa sai waɗanda ke aiki a cikin kotun.

Sannan ba a barin kowa ya shiga cikin kotun harda ‘yan jarida, sai dai waɗanda kawai aka tantance.

Haka kuma akwai tarin ‘yan sanda da jami’an tsaron farin kaya na DSS da ke ciki da wajen harabar kotun, domin tabbatar da tsaro a yayin sauraron ƙarar.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp