fidelitybank

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

Date:

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu’o’i ga marigayi shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari a taron majalisar zartaswa da ake gudanarwa a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja.

Manyan jami’an gwamnati da dama ne suka halarci taron addu’o’in, ciki har da wasu daga cikin ƴaƴan marigayin.

Yusuf Buhari, wanda shi kaɗai ne ɗa namiji a wajen marigayin.

Ƴaƴan marigayin da suka halarci taron sun haɗa da Yusuf Buhari da Fatima Buhari da Hadiza Buhari da kuma Halima Buhari.

Yusuf Buhari ya ce sun ji daɗin jana’iza ta girmamawa da aka yi wa mahaifin nasu kuma “hakan ya nuna cewa ba ɗan siyasa kawai aka ɗauki mahaifin namu ba, an ɗauke shi matsayin aboki kuma uba.

An yi zaman hadin gwiwa ne tsakanin ɓangarorin gwamnati uku, ɓangaren zartarwa da majalisa da kuma fannin shari’a.

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima ne ya jagoranci iyalan Buhari zuwa fadar shugaban ƙasar.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...
X whatsapp