fidelitybank

Ya kamata a riƙa sassauta wa mutane haraji – Muhammadu Sanusi ll

Date:

Sarkin Kano na 14 Muhammadu Sanusi ll, ya ce, ya kamata gwamnati ta riƙa cizawa tana hurawa game da haraje-harajen da take ƙaƙaba wa al’umma.

Muhammadu Sanusi ll ya bayyana hakan ne a lokacin da yake gabatar da jawabi a taron kan tattalin arziki da zuba jari na 2024 da aka gudanar a birnin Fatakwal na jihar Rivers.

Ya kafa hujja da maganar tsohuwar firaministan Birtaniya, Margaret Thatcher, wadda take cewa babu ƙasar da da za ta samar da ci gaba ta hanyar tatsar al’ummarta.

Ya ce duk da cewa karɓar haraji na da muhimmanci, amma bai kamata a tsawwala wa jama’a ba, ”ya kamata gwamnati ta karɓi haraji domin ci gaban ƙasa, ba domin samun riba ba”.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp