fidelitybank

Yaƙin Ukraine: Duniya na cikin haɗarin karancin abinci – UN

Date:

Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadin cewa, yakin da ake yi a Ukraine yana kara jefa duniya cikin hadarin karancin abinci da kuma yunwa a watannin da ke tafe.

Da yake magana a taron kolin Majalisar a New York, Antonio Guterres ya ce kutsen na Rasha, ya sake ta’azzara matsalar karancin abinci, wadda daman tuni matsalar karuwar yanayin zafi a duniya da kuma annobar korona suka shafa.

Majalisar ta ce a cikin shekara biyu kadai yawan mutanen da ke fama da karancin abincin ya ninka biyu daga miliyan 135 zuwa miliyan 276, a yau.

Cibiyoyin kudi na duniya, da suka hada da Bankin Duniya sun sanar da bayar da tallafin biliyoyin dala domin sassauta lamarin.

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp