fidelitybank

Yaƙin Ukraine da Rasha: Birtaniya ta hana sayar da ƙungiyar Chelsea

Date:

 

 

Gwamnatin Birtaniya ta yi sammaci ga mamallakin kungiyar kwallon kafar Chelsea, Roman Abramovich.

Dama dai hukumomi sun rike tare da hana biloniyan dan kasar Russia yin dukkan wata hada-hada da ‘yan kasar ta Birtaniya, baya ga ƙaƙaba masa takunkumin hana yin tafiye-tafiye.

Firaministan Birtaniya, Boris Johnson ya ce ba za su lamunci dukkan wani da ke goyan bayan ta’asar da shugaban Russia Putin keyi akan al’ummar Ukraine ba.

“takunkumin yau na zama ɗamba na hana masu taimakawa Russia murkushe ‘yan Ukraine. Za mu saka kafar wando guda da masu goyan bayan kisan fararen hula da lalata asibitoci da mamaye kasashe makwabta,” a cewar Boris Johnson.

Sai dai Boris Johnson ya ce Chelsea za ta cigabada buga gasar firimiya karkashin wani lasisi na musamman amma babu Maganar cefanar da ita kamar yanda Roman Abramovich ke son yi.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp