fidelitybank

Yaƙin neman zabe: Filato ta shirya tsaf ta karɓi baƙwancin – APC

Date:

Mataimakin kakakin majalisar wakilai Rt. Hon. Ahmed Idris Wase, ya tabbatar wa ‘yan Nijeriya da magoya bayan jam’iyyar APC cewa, an samar da dukkanin tsare-tsare na tsaro, domin tabbatar da tsaron dukkan jiga-jigan da za su halarci gangamin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar a Jos, babban birnin jihar Filato a ranar Talata.

A cewar kwamitin shirya taron na yankin, jam’iyyar APC a jihar Filato kuma a shirye take ta karbi bakuncin gangamin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar a Jos, kasancewar Filato gidan APC ne.

Hon Idris Maje Wase wanda ya yi wa manema labarai jawabi a ranar Juma’a a Jos, ya yabawa jam’iyyar APC bisa zabar Filato da ta yi a yakin neman zabe.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp