fidelitybank

Yaƙin Boko Haram ya haifar da babban illa ga Borno – Zulum

Date:

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya jawabi ga kungiyoyin kasashen waje da ke aiki kasashen yankin tafkin Chadi da abokan hulda daga Birtaniya da kuma sauran kasashe.

Kungiyar kasashen renon Ingila ce ta shirya taron.

Taron ya mayar da hankali ne a kan hanyoyin da ake bi wajen magance rikice-rikicen kasashen yankin Tafkin Chadi da kuma yadda za a mayar da hankali wajen ganin ‘yan kungiyar Boko Haram da dama sun mika wuya.

Taron ya samu halartar sojoji da shugabannin kungiyoyin masu tsattsauran ra’ayi da shugabannin siyasa da na jami’oi da kuma kungiyoyin agaji daga Chadi da Najeriya da Nijar da kuma Kamaru.

Za a duba irin hanyoyin da ya kamata abi wajen magance matsalolin ‘yan ta’adda da ke addabar yankin. In ji BBC.

A jawabinsa, Gwamna Zulum ya bayyana irin yadda ake yakar masu tayar da kayar baya a Borno da kuma yadda aka sake gina jihar.

Gwamna Zulum, ya kuma bayyana irin illolin da yakin Boko Haram ya haifar a Borno musamman wajen lalata gine-gine da tursasawa mutane barin muhallansu da kuma irin matsalolin ayyukan jinkai da ake fuskanta a jihar.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp