fidelitybank

Yaƙin Ukraine da Rasha: Birtaniya za ta ƙwace kadarorin mallakin Chelsea

Date:

Gwamnatin Birtaniya ta dauki matakin ladabtarwa kan mamallakin kungiyar kwallon kafa ta Chelsea Roman Abramovich a karkashin martaninta kan mamayar da Rasha ke yi wa kasar Ukraine.

Yana cikin manyan attajirai bakwai da Birtaniyar za ta kakaba wa sabbin matakan ladabtarwa, ciki har da kwace kadarorinsa da hana shi tafiye-tafiye.

Cikin attajiran da wannan matakin zai shafa akwai Igor Sechin da Oleg Deripaska, wadanda ake kallo a matsayin makusantan Shugaban Rasha Vladimir Putin.

Firaministan Birtaniya Boris Johnson ya ce “babu maboya” ga wadanda ke ba wannan mamayar goyon baya.

Gwamnatinsa ta sha matsin lamba domi ta dauki mataki kan Mista Abramovich, wanda ya ce ya yanke shawarar sayar da kungiyarsa ta Chelsea a farkon wannan watan.

BBC ta rawaito cewa, a na hasashen Abramovich mai shekara 55 na hannun daman Vladimir Putin ne, hasashen da ya musanta, inda ake kuma ganin Abramovich na da arzikin da 

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp