fidelitybank

Wutar lantarki ta kashe wani da ake zargi ɓarawo ne

Date:

Wani matashi wanda har yanzu ba a tantance ko wanene ba, ya mutu a lokacin da yake kokarin dauke wasu igiyoyin wuta daga na’urar taransfoma a yankin Okija da ke jihar Anambra.

Naija News ta rawaito cewa, wutar lantarki ne ya kashe shi a lokacin da yake kokarin sace kayan Rarraba mai karfin 500KVA a kauyen Umuatuegwu yayin da abokansa suka tsere daga wurin.

Sanarwar da Shugaban Kamfanin Sadarwa na Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki ta Enugu (EEDC), Emeka Ezeh ya fitar, ya tabbatar da cewa, barayin sun kutsa cikin kadarorin kamfanin da misalin karfe 6:00 na safiyar Lahadi.

Ezeh ya kuma ce, sauran ‘yan kungiyar sun tsere daga inda lamarin ya faru, bayan da suka ga wutar lantarki ta kama abokin aikinsu, inda suka bar gawarsa da kayan aikinsu.

Ya ƙara da cewar, an kai rahoto ga ofishin ‘yan sanda na Okija, domin yin cikakken bincike.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp