fidelitybank

Wutar lantarki ta kashe wani da ake zargi ɓarawo ne

Date:

Wani matashi wanda har yanzu ba a tantance ko wanene ba, ya mutu a lokacin da yake kokarin dauke wasu igiyoyin wuta daga na’urar taransfoma a yankin Okija da ke jihar Anambra.

Naija News ta rawaito cewa, wutar lantarki ne ya kashe shi a lokacin da yake kokarin sace kayan Rarraba mai karfin 500KVA a kauyen Umuatuegwu yayin da abokansa suka tsere daga wurin.

Sanarwar da Shugaban Kamfanin Sadarwa na Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki ta Enugu (EEDC), Emeka Ezeh ya fitar, ya tabbatar da cewa, barayin sun kutsa cikin kadarorin kamfanin da misalin karfe 6:00 na safiyar Lahadi.

Ezeh ya kuma ce, sauran ‘yan kungiyar sun tsere daga inda lamarin ya faru, bayan da suka ga wutar lantarki ta kama abokin aikinsu, inda suka bar gawarsa da kayan aikinsu.

Ya ƙara da cewar, an kai rahoto ga ofishin ‘yan sanda na Okija, domin yin cikakken bincike.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp