fidelitybank

Wutar lantarki ta dawo bayan katsewa a Najeriya

Date:

An dawo da hasken wutar lantaki a akasarin biranen Najeriya da suka fada cikin duhu sakamakon lalacewar babban layin samar da wuta na kasa a ranar Lahadi.

Lalacewar babban layin ya haifar da rashin hasken wutar lantarki a manyan biranen kasar har da Abuja, babban birnin Najeriya.

Kamfanonin samar da wutar lantarki a sassan kasar sun aika sakon bai wa abokanan huldarsu hakuri game da rashin wutar.

Cikin wata sanarwa, kamfanin rarraba lantarki na Najeriya ya sanar da gyaran babban layin wutar lantarkin bayan aikin da aka yi a kai.

Wannan ne karon farko da babban layin lantarkin ya samu matsala a wannan shekarar. A bara, ya sha fuskantar matsaloli lokuta da dama.

Najeriya da ke da yawan al’umma na fiye da mutum miliyan 200, har yanzu tana iya samar da wutar lantarki tsakanin megawatts 3500 da 4500.

Duk da kasancewar ta kasa mai arzikin mai da iskar gas, har yanzu ba a samar da tsayayyiyar wutar lantarki.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp