fidelitybank

Wutar lantarki mai hasken rana zai taimaka wajen farfado da tattalin arziki – Musa Iliyasu

Date:

Shugaban karamar hukumar Garko, Salisu Musa Sarina, ya yabawa gwamnatin jihar Kano, bisa aiyukan raya kasa da take aiwatarwa al’ummar jihar.

Alhaji Salisu Sarina ya bayyana hakan ne yayin da kwamashinan ma’aikatar raya karkara da ci gaban al’umma na jihar Kano, Musa Iliyasu kwankwaso, ya ziyarci fadar hakimin yankin.

Shugaban karamar hukumar wanda daraktan mulki na yankin, Alhaji Halilu Kunya ya wakilta ya ce, duba da tarin ayyukan da gwamnati mai ci yanzu ta ke gudanarwa a fadin jihar nan ya zama wajibi a yaba mata.

Da ya ke nasa jawabin kwamashinan ma’aikatar raya karkara, Dr. Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce, “Mun ziyarci yankin ne, domin wayar da kan al’umma a kan shirin gwamnati na samar da hasken wuta mai amfani da hasken rana ga al’umma musamman mutanen karkara”.

Dr. Musa Iliyasu Kwankwaso   wanda mai taimaka masa na musamman Alhaji Abdulhamid Yusuf ya wakilta ya ce, “Shirin zai taimaka wajen bunkasa tattalin arzikin al’ummar jihar nan, kuma shirin zai baiwa matasan yankin yadda ake gyaran kayayyakin na’ura mai amfani da hasken rana”.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp