fidelitybank

Wutar lantarki mai hasken rana zai taimaka wajen farfado da tattalin arziki – Musa Iliyasu

Date:

Shugaban karamar hukumar Garko, Salisu Musa Sarina, ya yabawa gwamnatin jihar Kano, bisa aiyukan raya kasa da take aiwatarwa al’ummar jihar.

Alhaji Salisu Sarina ya bayyana hakan ne yayin da kwamashinan ma’aikatar raya karkara da ci gaban al’umma na jihar Kano, Musa Iliyasu kwankwaso, ya ziyarci fadar hakimin yankin.

Shugaban karamar hukumar wanda daraktan mulki na yankin, Alhaji Halilu Kunya ya wakilta ya ce, duba da tarin ayyukan da gwamnati mai ci yanzu ta ke gudanarwa a fadin jihar nan ya zama wajibi a yaba mata.

Da ya ke nasa jawabin kwamashinan ma’aikatar raya karkara, Dr. Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce, “Mun ziyarci yankin ne, domin wayar da kan al’umma a kan shirin gwamnati na samar da hasken wuta mai amfani da hasken rana ga al’umma musamman mutanen karkara”.

Dr. Musa Iliyasu Kwankwaso   wanda mai taimaka masa na musamman Alhaji Abdulhamid Yusuf ya wakilta ya ce, “Shirin zai taimaka wajen bunkasa tattalin arzikin al’ummar jihar nan, kuma shirin zai baiwa matasan yankin yadda ake gyaran kayayyakin na’ura mai amfani da hasken rana”.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp