fidelitybank

Wutar Lantarki: Abuja za ta fada duhun dukununu

Date:

Kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja (AEDC) ya sanar da cewa, za a samu É—aukewar lantarkin na tsawon awa bakwai a wasu sassan Abuja babban birnin Najeriya gobe Asabar sakamakon matsalar da tashar lantarki ta Apo ta samu.

Wata sanarwa da kamfanin ya fitar a yau Juma’a ta ce, za a samu matsalar wutar ce daga Ć™arfe 9:00 zuwa 4:00 na yamma.

Sanarwar ta kara da cewa, rashin wutar da ake fama da shi a yanzu na faruwa ne sakamakon ƙarancin wutar da ake samu daga kamfanin tattara wutar wato Generation Companies (GenCos) yayin da kamfanonin ke ƙoƙarin magance matsalar.

Yankunan da lamarin zai shafa sun hada su ne: Lokogoma, Apo Machanic Village, Apo Resettlement, Waru Village, Gaduwa Estate, Trademore Estate, Apo Legislative Quaters, Behind Transmission Substation, Efab Galaxy Estate, Efab Sunshine Estate, CedaCrest Hospital da kuma kewaye. A cewar BBC.

Za’a katse wutar ne don bai wa kamfanin (TCN) damar duba wasu taransifomomi da ke tashar ta Apo.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Ć´an Ć™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp