fidelitybank

Wolverhampton ta cimma yarjejeniya da PSG a kan Sarabia

Date:

Kungiyar kwallon kafa ta Wolverhampton Wanderers ta amince ta biya yuro miiyan 4.4 domin ɗauko ɗan wasan Paris St-Germain, Pablo Sarabia.

Ɗan wasan mai shekara 30 ya sanya hannu kan yarjejeniyar shekara biyu da rabi, inda za a gwada lafiyarsa a ranar Talata. Shi ne ɗan wasa na uku da kungiyar ta ɗauka a bana.

Ya koma PSG ne daga Sevilla a 2019 inda ya zura kwallo 11 a wasa 35 da ya buga a gasar Ligue 1.

Sarabia ya shafe kakar 2021-22 a matsayin ɗan aro a Sporting Lisbon, inda ya buga wa Spain wasa ɗaya a gasar cin kofin duniya da aka kammala.

Tun lokacin da ya fara buga wa Sifaniya wasanni a shekarar 2019 ,ya samu nasara a wasa 26, inda ya zura kwallaye tara.

Ɗan wasan sananne ne a wajen kocin Wolves Julen Lopetegui saboda ya horar da shi lokacin da yake kocin Sevilla.

Sai dai Sarabia bai taba buga wasa ba a karkashin Lopetegui lokacin da yake kocin Sevilla kafin ya koma PSG.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp