fidelitybank

Willian Estevão zai koma Chelsea – Dilalinsa

Date:

Willian Estevão zai koma Chelsea bayan gasar cin kofin duniya ta kungiyoyin kwallon kafa a watan Yuni.

Wakilin Estevão Andre Cury ne ya bayyana hakan yayin wata hira da ya yi da AS.

“Zai koma Chelsea bayan gasar cin kofin duniya,” in ji Cury.

Ya kara da cewa “Dan wasa ne mai daraja a duniya, yana da kyau sosai, zai kafa tarihi a Chelsea. PSG da Bayern ma sun so saye shi.”

Chelsea ta dauki matashin dan kasar Brazil ne a bara daga Palmeiras.

Estevão ya ci gaba da zama tare da Palmeiras bayan ya rattaba hannu a kulob din Premier League na yammacin London.

Dan wasan, wanda zai cika shekara 18 a watan Afrilu, ya rattaba hannu kan kwantiragi da kungiyar ta Blues wanda zai ci gaba da zama a Stamford Bridge har zuwa shekarar 2033.

Chelsea ta biya Palmeiras Yuro miliyan 34 ƙayyadaddun farashin sa hannun Estevão a bara.

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp