fidelitybank

Wilfred ba zai buga wasan Najeriya da Algeria ba

Date:

Dan wasan tsakiya na Leicester City, Wilfred Ndidi ba zai buga wasan sada zumunci da Najeriya za ta yi da Algeria ba sakamakon rauni.

Ndidi, a cewar majiyoyin sansanin, ya sami rauni a horo a ranar Laraba.

Dan wasan mai shekaru 24 yana iya komawa kulob dinsa a Ingila a wannan makon don ci gaba da jinya kan raunin da ya ji.

Ndidi ya yi fama da kasancewa cikin koshin lafiya kwanan nan wanda ya takaita bayyanarsa a kulob da kuma kasar.

Tsohon dan wasan KRC Genk bai buga karshen kakar wasa ta bara ba bayan ya samu rauni, yayin da yake taka leda a Leicester City a gasar UEFA Europa Conference League da Stade Rennes a watan Maris.

A karshe ya buga wa Super Eagles wasa a zagaye na biyu da kungiyar Carthage Eagles ta Tunisia a gasar cin kofin nahiyar Afirka na 2021 a Kamaru.

Kocin Super Eagles, Jose Peseiro yanzu yana da ‘yan wasan tsakiya guda uku: Raphael Onyedika, Frank Onyeka da kuma Alex Iwobi wadanda za su buga wasan sada zumunci.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp