fidelitybank

Wike bai yi wa ƴaƴan jam’iyyar sa gargaɗi ba a kan Atiku – PDP

Date:

Jam’iyyar PDP a jihar Ribas, ta yi watsi da ikirarin da gwamnan jihar, Nyesom Wike ya yi na cewa ya haramtawa mambobinta yin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Atiku Abubakar a jihar.

Sakataren yada labarai na jam’iyyar PDP na jihar, Tambari Gbara, ya jaddada cewa, Wike bai taba haramtawa jiga-jigan jam’iyyar yakin neman zaben Wike a jihar Ribas ba.

Gbara yana maida martani ne kan ikirarin da wani tsohon Sanata mai wakiltar Ribas ta Kudu maso Gabas, Ledogo Maeba ya yi na cewa Wike ya gargadi wasu jiga-jigan jam’iyyar kan yi wa Atiku kamfen a jihar.

Maeba ya ce, Wike ya yi wannan gargadin ne bayan da shi da wasu jiga-jigan jam’iyyar suka ziyarci Atiku inda suka nemi gafara a madadin gwamnan.

Tsohon dan majalisar ya ce, gwamnan ya tsawatar da su kan ziyarar Atiku ba tare da amincewar sa ba.

Maeba ya ce, Wike ya kuma yi barazanar cewa, duk wanda ya yi wa Atiku yakin neman zabe a jihar Ribas ba tare da izininsa ba za a hukunta shi.

Sai dai Gbara ya kalubalanci Maeba da ya tabbatar da zarginsa da cewa Wike ya bayar da barazana ga duk wanda ke yiwa Atiku yakin neman zabe a jihar.

A cikin wata sanarwa, Gbara ya ce: “Idan har gwamnan yana son yin wannan magana, zai bayyana a hukumance, cewa, a jihar, kada wani ya yi wa Atiku Abubakar yakin neman zabe.

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp