fidelitybank

Wike ya yi mana ta’addanci na tsawon shekaru 8 – APC

Date:

Jam’iyyar APC reshen jihar Ribas, ta zargi tsohon gwamnan jihar, Nyesom Wike da ta’addanci har tsawon shekaru takwas.

Sakataren yada labarai na jam’iyyar, Darlington Nwauju, ya ce Wike ba zai iya shiga jam’iyyar ba, saboda ta’addancin da ya yi wa jam’iyyar na tsawon shekaru takwas.

Ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya fitar.

Ya bayyana Wike a matsayin makiyi, don haka ba za a bari ya shiga jam’iyyar ba.

Sanarwar ta kara da cewa: “Ta’addancin da aka yi wa ‘ya’yan jam’iyyar mu a dalilin mulkinsa na tsawon shekaru takwas kadai ya isa ya tabbatar da cewa Wike ba shi da wata alaka da APC a Jihar Ribas.

“Neman shi ya zo ya karbe shi shine neman abokin gaba ya zo ya gama da wadanda abin ya shafa.

“Muna sane da irin makircin da ya ke yi na gujewa shari’a kan yadda ake wawure dukiyar gamayyar al’ummar Rivers wanda shi ne babban dalilin da ya sa ya rika zazzagawa manyan ‘ya’yan jam’iyyar APC.

“Ga wadanda ke fama da rashin lafiya, wanda ba dan APC ba ba zai iya zama mai taya Wike murnan shigar Wike APC ba.”

A lokacin zaben shugaban kasa da ya gabata, Wike ya fito fili ya yiwa shugaba Bola Tinubu yakin neman zabe.

Wike, dan jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya yi watsi da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyarsa, Atiku Abubakar, zuwa Tinubu na jam’iyyar APC.

dailypostnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp