fidelitybank

Wike ya nemi PDP ta dakatar da shi idan za su iya

Date:

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya kalubalanci kwamitin zartarwa na jam’iyyar PDP na kasa da ta dakatar da shi daga jam’iyyar.

Hakan ya biyo bayan tattaunawar da aka yi a cikin jam’iyyar na cewa babu wanda zai kai jam’iyyar, kuma za a iya dakatar da shi.

Gwamnan ya ci gaba da tofa albarkacin bakinsa kan wasu jiga-jigan jam’iyyar bayan kiran da shugaban jam’iyyar na kasa, Iyorchia Ayu ya yi na murabus.

A kwanakin baya ne ya jagoranci wasu jiga-jigan jam’iyyar suka fice daga majalisar yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP, inda ya dage cewa sai Ayu ya tafi.

Da yake magana a wata tattaunawa ta kai tsaye a kafafen yada labarai a Fatakwal ranar Juma’a, Gwamna Wike ya ce, “Ina rokonsu a yau, kada su bata lokaci. Su kira taron NEC su ce Gwamnan Jihar Ribas, an dakatar da kai daga jam’iyyar.

“Duk abin da kuka ga kuna ɗauka. Sun san abin da zan yi.

“Babu wanda ke da ikon yin hakan.”

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp