fidelitybank

Wike ya nemi afuwar Oshiomhole ya kuma ce Obaseki maci amana ne

Date:

Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers ya bayyana takwaransa na jihar Edo, Godwin Obaseki a matsayin maci amana.

Ya bayyana haka ne a lokacin da yake mayar da martani kan harin da Obaseki ya kai masa kan adawa da Philip Shaibu, mataimakin gwamnan jihar Edo.

Rikicin ya samo asali ne bayan da shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Iyoricha Ayu ya ziyarci jihar Edo domin yin sulhu.

Shaibu ya ce, watakila Obaseki da magoya bayansa su fice daga PDP, saboda rikicin da ke cikin jam’iyyar.

Wike ya mayar da martani ya na mai cewa, Shaibu ba shi da kima, domin ya yi barazana ga jam’iyyar adawa.

Da yake kare mataimakinsa, Obaseki ya shaida wa Wike cewa, ba shi ne mai jam’iyyar PDP ba.

Amma da yake jawabi a wajen bude makarantar sakandare a garin Omuanwa, jihar Rivers, a ranar Litinin, Wike ya bayyana Obaseki a matsayin mai butulci.

Ya yi zargin cewa, gwamnan Edo ya ki yin godiya ga jam’iyyar da kuma jama’ar da suka mara masa baya don a zabe shi a lokacin da ya bar jam’iyyar APC.

Wike ya ce, “Idan ka duba jinin Obaseki, abin da za ka gani shine cin amana, da rashin godiya.

“Bari na tsaya yau in nemi gafarar Adams Oshiomhole wanda aka tabbatar mana da cewa za mu ga kalar gaskiya, rashin gaskiya, rashin godiyar Gwamna Obaseki.

“Bari na tsaya yau in nemi gafarar Adams Oshiomhole wanda aka tabbatar mana da cewa za mu ga kalar gaskiya, rashin gaskiya, rashin godiyar Gwamna Obaseki.

 

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da É—anyen man kaÉ—anya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaÉ—a labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp