fidelitybank

Wike ya nemi afuwar Oshiomhole ya kuma ce Obaseki maci amana ne

Date:

Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers ya bayyana takwaransa na jihar Edo, Godwin Obaseki a matsayin maci amana.

Ya bayyana haka ne a lokacin da yake mayar da martani kan harin da Obaseki ya kai masa kan adawa da Philip Shaibu, mataimakin gwamnan jihar Edo.

Rikicin ya samo asali ne bayan da shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Iyoricha Ayu ya ziyarci jihar Edo domin yin sulhu.

Shaibu ya ce, watakila Obaseki da magoya bayansa su fice daga PDP, saboda rikicin da ke cikin jam’iyyar.

Wike ya mayar da martani ya na mai cewa, Shaibu ba shi da kima, domin ya yi barazana ga jam’iyyar adawa.

Da yake kare mataimakinsa, Obaseki ya shaida wa Wike cewa, ba shi ne mai jam’iyyar PDP ba.

Amma da yake jawabi a wajen bude makarantar sakandare a garin Omuanwa, jihar Rivers, a ranar Litinin, Wike ya bayyana Obaseki a matsayin mai butulci.

Ya yi zargin cewa, gwamnan Edo ya ki yin godiya ga jam’iyyar da kuma jama’ar da suka mara masa baya don a zabe shi a lokacin da ya bar jam’iyyar APC.

Wike ya ce, “Idan ka duba jinin Obaseki, abin da za ka gani shine cin amana, da rashin godiya.

“Bari na tsaya yau in nemi gafarar Adams Oshiomhole wanda aka tabbatar mana da cewa za mu ga kalar gaskiya, rashin gaskiya, rashin godiyar Gwamna Obaseki.

“Bari na tsaya yau in nemi gafarar Adams Oshiomhole wanda aka tabbatar mana da cewa za mu ga kalar gaskiya, rashin gaskiya, rashin godiyar Gwamna Obaseki.

 

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp