fidelitybank

Wike ya na nan a jam’iyyar mu ba inda zai je – PDP

Date:

Jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta yi watsi da ikirarin cewa Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas na shirin ficewa daga jam’iyyar.

Sakataren yada labarai na jam’iyyar PDP na kasa, Debo Ologunagba, ya ce Wike muhimmin dan jam’iyyar ne kuma mai aminci.

Ologunagba ya ce gwamnan ya zuba jari sosai a PDP don tunanin ficewa daga jam’iyyar.

Wike dai ya fusata ne tun bayan zaben fidda gwanin takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP da ya samar da Atiku Abubakar a matsayin dan takararta.

Ana kyautata zaton gwamnan ya ji takaicin yadda Atiku ya yi biris da shi ya zabi Gwamna Ifeanyi Okowa na jihar Delta a matsayin abokin takararsa.

Ya kasance yana tare da jiga-jigan jam’iyyar All Progressives Congress, APC.

Wannan ya haifar da yakinin cewa Wike na iya ficewa daga PDP ko kuma ya yi wa jam’iyyar adawa a 2023.

Sai dai, Ologunagba, a cikin wata sanarwa ya ce: “Gwamna Wike muhimmin dan jam’iyyar ne. Mutum ne da ya zuba jari mai yawa a wannan jam’iyya. Ya kuma girbe da yawa daga jam’iyyar; jam’iyyar kuma ta kara masa girma.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp