fidelitybank

Wike ya kirawo taron gaggawa a kan kisan Nabeeha

Date:

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya kira taron gaggawa kan taɓarɓarewar tsaro a Abuja.

Ƴan bindiga a baya-bayan nan suna kai farmaki kan gidaje tare da sace mutane.

Lamarin da ke ɗaga hankalin al’umma, ya kai maƙura ne bayan da aka samu labarin kisan Nabeeha – ɗaya daga cikin ƴan mata shida ‘yan gida daya da ƴan bindiga suka sace a farkon watan nan na Janairu.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito Wike, a jawabin da ya yi a taron, yana yi wa mazauna birnin Najeriyar albishir da cewa za a tabbatar da tsaro a birnin.

Ya ce gwamnati tana aiki da hukumomin tsaro domin dakile matsalar rashin tsaron.

Daga cikin wadanda suka halarci taron akwai shugabannin hukumomin tsaro a Abuja da kuma sarakunan gargajiya.

Wike ya jaddada buƙatar hukumomin tsaro su sake lale su kuma ƙara ƙaimi domin shawo kan matsalar tsaron a yankin.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp