fidelitybank

Wike ya gana da dakatattun ƴan Majalisar Rivers a Landan

Date:

Ministan Abuja Nyesom Wike ya gana da ‘yanmajalisar jihar Rivers da ke jayayya da ɓangaren Gwamna Fubara, waɗanda kuma aka dakatar.

Mai taimaka wa ministan kan harkokin yaɗa labarai, Lere Olayinka, ya ce an yi ganawar ne ranar Litinin a birnin Landan.

Wani bidiyo da ya wallafa a shafinsa na X ya nuna ministan da ‘yanmajalisar na cin abincin dare tare.

Wike ya tafi Landan ne bayan ganawa da abokan siyasarsa a jihar ta Rivers ranar Lahadi, wadda ke ƙarƙashin dokar ta-ɓaci da Shugaba Tinubu ya saka saboda rikicin siyasa tsakanin Wike da Gwamna Fubara.

A makon da ya gabata ne ‘yanmajalisar suka sanar da yin balaguron zuwa Birtaniya da zimmar inganta ayyukansu na majalisa a can.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp