fidelitybank

Wike ya dawo daga hutun da ya yi a kasar Turkiyya

Date:

Gwamnan jihar Ribas kuma jigo a jam’iyyar PDP, Nyesom Wike a ranar Asabar ya koma jiharsa, bayan ya kwashe kwanaki a kasar Turkiyya, domin ya samu nutsuwa bayan wani yanayi na siyasa.

Wike, tare da takwaransa na jihar Abia, Okezie Ikpeazu, a ranar Talata, 28 ga watan Yuni, sun tafi kasar Turkiyya hutu, inda daga bisani gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya tare su.

A lokacin da yake kasar Turkiyya, an yi ta rade-radin cewa, ya tashi zuwa kasar Faransa, inda ya gana da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, wanda daga baya muksancin sa ya musanta hakan.

Idan dai za a iya tunawa dai a kwanakin baya Wike ya sha kaye a takarar shugaban kasa na jam’iyyar a hannun Alhaji Atiku Abubakar da kuma tikitin mataimakin shugaban kasa a hannun takwaransa na jihar Delta, Ifeanyi Okowa.

An ce ya ji haushi ne sakamakon matakin da Atiku ya dauka wanda ya yi watsi da shi a matsayin abokin takararsa na zaben Okowa.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp