fidelitybank

Wike ya bayyana aniyarsa ta takarar shugaban ƙasa a PDP

Date:

Gwamnan jihar Rivers, Nyeson Wike, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023 a jam’iyyar PDP.

Wike ya ce, shi ne ya fi kowa iya kwace mulki daga hannun jam’iyyar APC mai mulki.

Wike wanda ya bayyana hakan a lokacin da ya ziyarci takwaransa na jihar Benue, Samuel Ortom a gidan gwamnati dake Makurdi, babban birnin jihar Binuwai a ranar Lahadin.

Ya ce, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a karon farko a Benue. “Domin kawar da APC daga mulki, ni ne wanda zan iya gaya musu ya isa. Dole ne mu karbi wannan ikon kuma a shirye nake in karba wa PDP. Allah yana tare da mu shi ya sa APC ta ci gaba da gazawa kullum.”

“A shekarar 2015, wadanda suka gudu sun sa mu a zabe. Yau suna kuka amma wasunmu sun tsaya suna cewa PDP ba za ta mutu ba.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp