fidelitybank

Wike ya bayyana aniyarsa ta takarar shugaban ƙasa a PDP

Date:

Gwamnan jihar Rivers, Nyeson Wike, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023 a jam’iyyar PDP.

Wike ya ce, shi ne ya fi kowa iya kwace mulki daga hannun jam’iyyar APC mai mulki.

Wike wanda ya bayyana hakan a lokacin da ya ziyarci takwaransa na jihar Benue, Samuel Ortom a gidan gwamnati dake Makurdi, babban birnin jihar Binuwai a ranar Lahadin.

Ya ce, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a karon farko a Benue. “Domin kawar da APC daga mulki, ni ne wanda zan iya gaya musu ya isa. Dole ne mu karbi wannan ikon kuma a shirye nake in karba wa PDP. Allah yana tare da mu shi ya sa APC ta ci gaba da gazawa kullum.”

“A shekarar 2015, wadanda suka gudu sun sa mu a zabe. Yau suna kuka amma wasunmu sun tsaya suna cewa PDP ba za ta mutu ba.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp