fidelitybank

Wike ya bar wa Ribas tarin ɗimbin bashi – Fubara

Date:

Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa jihar a na bin ta dimbin basussuka, kuma gwamnatinsa ta gaji dimbin bashi daga tsohuwar gwamnatin Nyesom Wike.
Gwamna Fubara ya bayyana haka ne a ranar Talata a lokacin kaddamar da titin Aleto-Ogale-Ebubu-Eteo, (wanda aka fi sani da Old Bori Road a karamar hukumar Eleme ta jihar.
Gwamna da Wike wanda shi ne Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, na takun-saka kan yadda ake tafiyar da harkokin siyasa a jihar.
Duk da shiga tsakani da shugaban kasa Bola Tinubu yayi, Wike da Fubara sun cigaba da caccar baka a tsakanin juna.
Wike a lokuta da dama na ikirarin cewa ya bar jihar ba tare da ya bar mata bashi ba.
Sai dai da yake jawabi a wurin kaddamar da ayyukan da ke Eleme, Gwamna Fubara ya ce, yawancin ayyukan da gwamnatin da ta shude ta kaddamar su ba tare da ta biyan kudaden ba, inda ya kara da cewa ‘yan kwangilar na dawo wa daga baya a biya su hakkin su.
Gwamnan, wanda bai bayar da kiyasin bashin da ake bin jihar ba, ya ce yanzu ya tilasta masa yin magana bayan da masu jifansa da kalamai irin na siyasa ke tunzura shi kuma dole ya amayar.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp