fidelitybank

Wike ya amayar da abun da suka tattauna da Tinubu

Date:

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya yi ikirarin cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya ba shi tikitin takarar sanata a lokacin da suka hadu a birnin Landan na kasar Birtaniya.

Wike ya bayyana hakan ne yayin wata tattaunawa da manema labarai a safiyar Juma’a.

Gwamnan ya shirya tattaunawar ne a wani yunkuri na magance rikicin jam’iyyar PDP.

A cewar Wike, ya fito takarar shugaban kasa ne saboda yana son zama dan takara, don haka bai sayi fom din takarar Sanata ba.

“Ban tsaya takara ba don haka zan iya zama dan takarar mataimakin shugaban kasa.

“Ni ba kamar wasu da ba su da hankali suka sayi fom din takarar Sanata tare da fom din shugaban kasa, kuma shi ya sa lokacin da Tinubu ya ba ni takarar majalisar dattawa, ban je ba.”

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na Ĉ™asa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Ĉ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...
X whatsapp