fidelitybank

Wike ne matsalar PDP a ɗauki mataki a kansa – Sanata Sani

Date:

Jigo a jam’iyyar PDP, Umar Sani, ya shawarci jam’iyyar adawa ta dakatar da Nyesom Wike, gwamnan jihar Ribas, kan ayyukan da suka yi na nuna adawa da jam’iyyar yayin babban zaben da aka kammala.

Sani, wanda tsohon mai baiwa tsohon mataimakin shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai Namadi Sambo ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis a wata hira da gidan talabijin na Arise.

A cewarsa, ya kamata a dauki Wike kamar tsohon gwamnan jihar Enugu, Chimaroke Nnamani, tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Pius Anyim da sauran wadanda jam’iyyar ta dakatar a makon jiya.

Karanta Wannan: Sai na ga bayan Ayu da mulkinsa – Wike

Ya bayyana cewa Wike, wanda shi ne majagaba na G5 Gwamnonin da suka bijirewa PDP, shine babbar matsala ga jam’iyyar.

Ya yi tambaya: “Wane ne ya fi Gwamna Nyesom Wike adawa da jam’iyya, mutumin da ke zagin Shugaban jam’iyyar, dan takarar shugaban kasa kullum?”

Rikicin da ya biyo bayan zaben ya ci gaba da ruruwa a jam’iyyar PDP, lamarin da ya kai ga tsige shugaban jam’iyyar Sanata Iyorchia Ayu.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp