fidelitybank

Wike da Fayose ba su halarci taron yakin neman zaben gwamnan Osun ba

Date:

Jam’iyyar People’s Democratic Party, PDP ta gudanar da wani gangami na jam’iyyar, domin tallafa wa dan takararta a zaben gwamnan Osun da ke tafe, Ademola Nurudeen Jackson Adeleke.

Dukkan jiga-jigan jam’iyyar da masu ruwa da tsaki na jihar in ban da gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike da tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose.

Sauran wadanda ba su halarci wurin taron sun hada da gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu, gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde.

Idan dai za a iya tunawa jam’iyyar ta fada cikin rikici tun bayan bayyanar Ifeanyi Okowa a matsayin dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar.

POLITICS NIGERIA ta ruwaito cewa, kwamitin da ya kafa domin tantance dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar, Atiku Abubakar ya zabi Wike amma abin mamaki shugabannin jam’iyyar da tsohon mataimakin shugaban kasar sun ki amincewa da shi.

Hakan bai yiwa gwamnan jihar Benuwe Samuel Ortom dadi ba, inda yayi gaggawar nuna rashin jin dadinsa da ci gaban da aka samu tare da yin kira ga jam’iyyar da ta tuntubi Wike.

A makon da ya gabata ne wasu gwamnonin APC uku tare da Fayose suka ziyarci Wike a Fatakwal domin lallashinsa zuwa jam’iyya mai mulki da kuma abubuwan da suka faru a yau, ga dukkan alamu rikicin jam’iyyar adawa ya yi nisa.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp