fidelitybank

Waɗanda suka janyewa Tinubu da Osibanjo

Date:

Masu neman jam’iyyar APC mai mulki ta tsayar da su takarar shugaban ƙasa bakwai sun janye tare da mara wa Bola Ahmed Tinubu baya.

Kazalika, ɗan takara Mista Nicholas Felix ya janye don mara wa Mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo baya.

Dukkan ‘yan takarar sun janye ne jim kaɗan kafin fara jefa ƙuri’a a dandalin Eagle Square da ke Abuja, babban birnin ƙasar.

‘Yan takara 14 ne suka rage a takarar daga cikin 23 da jam’iyyar ta tantance tun farko.

23 da jam’iyyar ta tantance tun farko. In ji BBC.

‘Yan takarar da suka janye wa Tinubu

Masu neman takarar da suka janye wa jagoran APC kuma tsohon Gwamnan Jihar Legas Bola Ahmed Tinubu sun ƙunshi waɗanda suka fito daga yankinsa na kudu maso yamma da sauran yankuna.

Su ne:

  • Gwamnan Ekiti Kayode Fayemi
  • Tsohon Gwamnan Jihar Akwa Ibom Godswill Akpabio
  • Tsohon Gwamnan Jihar Ogun Ibikunle Amosun
  • Tsohon Kakakin Majalisar Wakilai Dimeji Bankole
  • Gwamnan Jigawa Badaru Abubakar
  • Uju Ohanenye – mace tilo
  • Sanata Ajayi Boroffice

Waɗanda suka rage a takarar

‘Yan takarar da aka jefa wa ƙuri’su ne:

  • Yemi Osinbajo (Jihar Ogun)
  • Ahmad Lawan (Jihar Yobe)
  • Bola Tinubu (Jihar Lagos)
  • Tein Jack-Rich (Jihar Rivers)
  • Rochas Okorocha (Jihar Imo)
  • Tunde Bakare (Jihar Ogun)
  • Rotimi Amaechi (Jihar Rivers)
  • Emeka Nwajiuba (Jihar Imo)
  • David Umahi (Jihar Ebonyi)
  • Ogbonnaya Onu (Jihar Ebonyi)
  • Ben Ayade (Jihar Cross River)
  • Yahaya Bello (Jihar Kogi)
  • Ikeobasi Mokelu (Jihar Anambra)
  • Ahmed Rufai Sani

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp