fidelitybank

Watakila sojojin haya ne suka kashe sojojin mu 17 a Delta – Akpabio

Date:

Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya bayyana cewa, mutanen da suka yi wa sojoji 17 kisan gilla a jihar Delta na iya zama sojojin haya ba wai mutanen yankin Neja Delta ba.

Ya bayyana haka ne a zaman majalisar na ranar Talata, kwana biyar kenan bayan faruwar mummunan harin.

Akpabio ya yi tsokacin ne lokacin da majalisar ta yanke shawarar kafa kwamiti domin gano abin ya janyo kashe sojojin.

Ya ce “Ba na son na yanke hukunci cewa waÉ—an nan mutanen daga yankin Neja Delta suka fito saboda muna mutunta mata da zama masu kayan sarki. Shi ya sa nake cewa abin da za ku nema shi ne a gudanar da cikakken bincike domin gano ko sojojin haya ne daga wasu Æ™asashen da suka zo Najeriya su aikata ta’annatin saboda bana tunanin mutane ne Æ´an Neja Delta.

“Ba ma cikin yaÆ™i. Ko a lokacin yaÆ™i, ba zai yiwu a rasa irin wannan adadi na sojoji ba. Babu wani yanki da zai aikata irin wannan, ba na tunanin Æ´an Neja Delta ne. Don haka, abu na farko shi ne mu lalubo mutanen da suka aikata taÉ“argazar.” in ji Akpabio.

Ya ce kwamitin zai É—auki nauyin tabbatar da cewa an hukunta mutanen da ke da hannu a kisan jami’an.

Tuni dai kalaman na shugaban majalisar suka soma yamutsa hazo a Najeriya inda ƙungiyoyin farar hula da masu amfani da shafukan sada zumunta suke ta bayyana rashin jin daɗinsu ga kalaman na Akpabio.

An kashe sojojin ne a lokacin da suke aikin wanzar da zaman lafiya a yankunan Okuoma da Okoloba da ba sa ga maciji da juna.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp