fidelitybank

Watakil Dan Sarauniya ya koma PDP bayan ficewarsa daga APC

Date:

Injiniya Muaz Magaji Dan Sarauniya ya sanar da ficewarsa daga jam’iyya mai mulki ta APC a hukumance, inda ya bukaci dukkan jam’iyyun siyasa da su shaida haka, daga rana irinta yau.
Tsohon Kwamishinan ya bayyana hakan ne cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafin sa na Facebook a safiyar asabar din nan.
Dan Sarauniya bai bayyana jam’iyyar da ya koma ba, amma ana ganin hakan na da nasara da rashin jituwarsa da Gwamnatin Kano Wanda har ta yi sanadiyyar kai shi kotu.
Ko a jiya an hango tsohon kwamishinan na ayyukan a jihar Kano, ya ziyarci Sanata Bello Hayatu Gwarzo, wanda jigo ne a jam’iyyar PDP tsagin Ambasada Aminu Wali, ya kuma umarci magoya bayansa dasu tuntubi shugabannin PDP na mazabunsu, domin jin halin da jam’iyyar ke ciki.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...
X whatsapp