fidelitybank

Watakil a baiwa Saudiyya karɓar baƙwancin gasar cin kofin duniya na 2034

Date:

Da alama za a tabbatar wa ƙasar Saudiyya damar karɓar baƙuncin gasar Kofin Ƙwallon Ƙafa ta Duniya ta 2034, bayan FIFA ta amince da ƙoƙarinta wajen kare hakkin ɗan’adam a wani sabon rahoton tantance matsayinta kan kare haƙƙin bil-adama.

Hukumar ƙwallon ƙafa da Duniya FIFA ta bai wa ƙasar maki 4.198 cikin maki biyar – maki mafi yawa da aka bai wa ƙasashen da suka karɓi baƙuncin gasar Kofin Duniya a baya.

Duk da fargabar da ake da ita kan tarihin taƙe haƙƙin ɗan’adam a ƙasar, rahoton ya ce babu wata fargaba game da ‘yancin ɗan’adam a ƙasar.

Rahoton ya kuma ce gasar ka iya zama wani mataki na kawo sauye-sauye a fannin taƙe haƙƙin binl-adama a ƙasar.

Saudiyya ta kasance ƙasa ɗaya tilo da ke neman damar karɓar baƙuncin gasar cin kofin duniya ta 2034 bayan janyewar Australia a shekarar da ta gabata.

A wata mai zuwa ne ake sa ran FIFA za ta amince wa ƙasar karɓar baƙuncin gasar.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp