fidelitybank

Watakil a baiwa Saudiyya karɓar baƙwancin gasar cin kofin duniya na 2034

Date:

Da alama za a tabbatar wa ƙasar Saudiyya damar karɓar baƙuncin gasar Kofin Ƙwallon Ƙafa ta Duniya ta 2034, bayan FIFA ta amince da ƙoƙarinta wajen kare hakkin ɗan’adam a wani sabon rahoton tantance matsayinta kan kare haƙƙin bil-adama.

Hukumar ƙwallon ƙafa da Duniya FIFA ta bai wa ƙasar maki 4.198 cikin maki biyar – maki mafi yawa da aka bai wa ƙasashen da suka karɓi baƙuncin gasar Kofin Duniya a baya.

Duk da fargabar da ake da ita kan tarihin taƙe haƙƙin ɗan’adam a ƙasar, rahoton ya ce babu wata fargaba game da ‘yancin ɗan’adam a ƙasar.

Rahoton ya kuma ce gasar ka iya zama wani mataki na kawo sauye-sauye a fannin taƙe haƙƙin binl-adama a ƙasar.

Saudiyya ta kasance ƙasa ɗaya tilo da ke neman damar karɓar baƙuncin gasar cin kofin duniya ta 2034 bayan janyewar Australia a shekarar da ta gabata.

A wata mai zuwa ne ake sa ran FIFA za ta amince wa ƙasar karɓar baƙuncin gasar.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp