fidelitybank

Wata 24 za a kammala titunan Abuja da Kaduna da na Kano – Umahi

Date:

Ministan ayyuka, David Umahi, ya ce nan da watanni 24 za a kammala dukkan sassan babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna zuwa Kano.

Sanata David Umahi ya bayyana haka ne a ranar Juma’a a lokacin da ya kai ziyarar duba hanyar Abuja zuwa Kaduna.

Ministan wanda ya samu rakiyar Ministan Kudi da daidaita tattalin arziki Wale Edun ya bayyana cewa gwamnati ta yi sabon wa’adin ne bayan cimma yarjejeniya da dan kwangilar aikin hanyar Julius Berger.

Ku tuna cewa gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta bayar da kwangilar ne a shekarar 2018 a kan kammala watanni 36 amma ta kasa cika alkawari.

Umahi, ya dora alhakin jinkirin da aka samu a kan rashin kudi, yana mai tabbatar da aniyar gwamnati na kawo karshen hanyar a kan lokaci.

Ya ce, “Julius Berger ya amince da kammala tafiyar kilomita 15 a kullum saboda an amince da sabuwar ranar.”

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp