fidelitybank

Wasu ƴan Arewa sun janye ƙuri’un su ga Atiku bayan ya wallafa wani saƙo da ya goge

Date:

Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya goge wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook da Twitter, inda ya yi Allah-wadai da kisan Deborah Samuel, dalibar kwalejin ilimi ta Shehu Shagari da ke jihar Sokoto, mai matakin ajin 200, da aka kona ranar Alhamis.

DAILY POST ta ruwaito cewa, dalibar sun yi wa dalibar dukan tsiya har ta kai ga kona ta a ranar Alhamis din da ta gabata, sakamakon wasu dalibai maza da suka zarge ta da yin ɓatancin ga Annabi Muhammad S.W.A, ta hanyar dandalin WhatsApp.

Hukumar makarantar ta rufe harkokin ilimi har zuwa wani lokaci, yayin da tashin hankali ya mamaye mazauna yankin.

Da yake mayar da martani kan lamarin a ranar Alhamis, Atiku a wani sako da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta, ya yi Allah wadai da lamarin, inda ya bayyana cewa dole ne a gurfanar da duk wadanda ke da hannu a kisan.

DAILY POST ta ruwaito cewa dalibar sun yi wa dalibar dukan tsiya har ta kai ga kona ta a ranar Alhamis din da ta gabata sakamakon wasu dalibai maza da suka zarge ta da zagin Annabi Muhammad ta hanyar dandalin WhatsApp.

Ya rubuta, “Ba za a iya samun hujjar irin wannan mugun kisa ba. An kashe Deborah Yakubu, kuma duk wadanda suka kashe ta dole ne a hukunta su. Ta’aziyyata ga ‘yan uwa da abokan arziki.”

Sai dai wasu masu kishin addini sun mamaye sassan sharhin musamman a shafin Facebook, inda suka yi barazanar janye goyon bayansu ga aniyar Atiku na tsayawa takarar shugaban kasa a 2023.

DAILY POST ta gano a safiyar ranar Juma’a cewa bayan barazanar da ‘yan Arewa suka yi ta yi, an goge sakonnin daga kafar sadarwar Atiku.

Saƙon da Atiku ya wallafa kafin ya goge.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp