fidelitybank

Wani Tela ya shaki iskar ‘yan ci bayan ya ci gabza na sehkaru 3 a Kirikiri

Date:

Kotun laifuka na musamman da ke Ikeja ta sallami wani Tela mai suna Femi Kazeem, mai shekaru 32 wanda aka daure shi a gidan gyaran halin Kirikiri, bisa zargin sa da laifin fashi da makami .

An zargi Kazeem da fashin wayar wani mutum ne yayin da ya yi amfani da wani karfe tare da yi wa wata mata fashin jaka daga hannun ta a ranar 28 ga watan Augustan 2018.

Alkalin Justice Oluwatoyin Taiwo ta saki Kazeem ne saboda masu karar sun kasa gabatar da shaidu, bayan lauyan mai kara, O. A. Bajulaiye-Bishi, ya ce, ba a ga daya daga cikin shaidun ba, dayan kuma ba ya da ra’ayin bayar da shaidar.

Femi Kazeem, ya kwashe shekaru 3 a gidan gyaran halin Kirikiri, a cewar Premium Times.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp