fidelitybank

Wani sauro mai sanya zazzabi da sauri ya nufo Afrika

Date:

Masana kimiyya sun ce, wani mugun sauro da ke yada kwayar cutar da ke sa zazzabi, yana bazuwa zuwa Afirka daga Asiya, inda yake zama babbar barazana ga mazauna birni.

Wannan nau’in sauro wanda shi ne yake yada yawancin cutar maleriya da ake gani a biranen Indiya da Asiya, yana hayayyafa ne a cibiyoyin samar da ruwa na birane.

Kuma masanan sun ce wannan nau’i ne da kusan magungunan kashe sauro da ake amafani da su yanzu ba sa kashe shi.

Tuni wannan sauron ya sa an samu karuwar masu fama da cutar maleriya a Djibouti da Ethiopia, wanda hakan ya haifar da cikas ga yaki da cutar.

Masu bincike sun ce idan har ya ci gaba da yaduwa sosai a Afirka zai iya jefa rayuwar mutum miliyan 30 cikin hadari.

A nahiyar Afirka inda nan ne aka fi samun yawancin masu mutuwa a sanadiyyar cutar zazzabin sauro, galibi sauron da ke yada ta yana karkara ne.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naÉ—a Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano É—aure shahararrun...

Rikicinta da Cambodia na iya rikidewa ya koma yaÆ™i – Thailand

Thailand ta gargaÉ—i cewa rikicinta da Cambodia na iya...

Isra’ila da Amurka sun soki Faransa na amincewa da kafuwar Æ™asar FalasÉ—inawa

Isra'ila da Amurka sun yi Allah-wadai da matakin da...

Najeriya za ta kwashe ma’aikatan ta a Congo – Tugar

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa, ta na shirin kwashe...

Ministan harkokin jin Æ™ai ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na Æ™asa

Ministan harkokin jin kai, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya zama...

Amurka za ta lalata magungunan takarar haihuwa na dala miliyan 10 da za a kawo Afrika

Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da...

Hukumar NAFDAC ta kama abubuwan fashewa a Kano

A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric...

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haÉ—in gwiwar...
X whatsapp