fidelitybank

Wani mutum ya kona gidansa saboda an bata masa rai

Date:

Wani mutum da har yanzu ba a tantance ko wanene ba, kuma mazaunin Lekki Face One, a unguwar Eyenkorin a Ilorin babban birnin jihar Kwara, a ranar Lahadi ya kona gidan sa.

Mummunan lamarin, a cewar kakakin hukumar kashe gobara ta jihar, Hakeem Adekunle, a Ilorin ranar Lahadi, ya faru ne da misalin karfe 10:28 na safe.

Ya ce, wani Mista Kola da ke zaune a unguwar shi ne ya yi gaggawar kiran hukumar kashe gobara don tashin gobarar.

Jami’an kashe gobara na jihar Kwara sun kashe gobarar a kan lokaci tare da hana ta tashi zuwa wasu gine-gine.

DAILY POST ta rawaito cewa, mutumin ya ce: “da gangan ya fesa man fetur a dakunan nasa guda uku, sannan ya banka wuta saboda takaicin matarsa.”

Daraktan hukumar kashe gobara ta jihar, Prince Falade John Olumuyiwa, ya bukaci jama’a da su kara sanya ido a gidajensu ko ofisoshinsu.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp