fidelitybank

Wani mutum ya kona gidansa saboda an bata masa rai

Date:

Wani mutum da har yanzu ba a tantance ko wanene ba, kuma mazaunin Lekki Face One, a unguwar Eyenkorin a Ilorin babban birnin jihar Kwara, a ranar Lahadi ya kona gidan sa.

Mummunan lamarin, a cewar kakakin hukumar kashe gobara ta jihar, Hakeem Adekunle, a Ilorin ranar Lahadi, ya faru ne da misalin karfe 10:28 na safe.

Ya ce, wani Mista Kola da ke zaune a unguwar shi ne ya yi gaggawar kiran hukumar kashe gobara don tashin gobarar.

Jami’an kashe gobara na jihar Kwara sun kashe gobarar a kan lokaci tare da hana ta tashi zuwa wasu gine-gine.

DAILY POST ta rawaito cewa, mutumin ya ce: “da gangan ya fesa man fetur a dakunan nasa guda uku, sannan ya banka wuta saboda takaicin matarsa.”

Daraktan hukumar kashe gobara ta jihar, Prince Falade John Olumuyiwa, ya bukaci jama’a da su kara sanya ido a gidajensu ko ofisoshinsu.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp