fidelitybank

Wani ministan Buhari zai bayyana takarar sa ta gadon buzun sa a 2023

Date:

Alamu masu karfi na nuni da cewa, ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Dr. Chris Ngige, zai bayyana tsayawa takarar shugaban kasa a ranar Talata 19 ga Afrilu, 2022.

Da yake amsa kiraye-kirayen da magoya bayan sa na jam’iyyar APC suka yi wanda da suka yi dafifi a filin jirgin sama na Akanu Ibiam, Enugu, domin tarbarsa, Ngige, ya yi alkawarin amsa bukatarsu a ranar Talata mai zuwa.

Ya lura cewa shiyyar Kudu maso Gabas ta kasance yanki daya tilo a Najeriya da bai dandana romon demokradiyyar shugabancin kasar ba.

Ngige, wanda ya bayyana halartan taron a matsayin “Aster Ambush”, ya ce, ya samu irin wannan kira daga ‘yan’uwansa a baya, inda ya tabbatar da cewa zai yi magana a wannan karon.

Ya gayyace su zuwa ranar Talata, domin samun amsa, inda ya nuna cewa, ya yi tuntubar juna sosai.

Tun da farko, kakakin kungiyar, Tony Chime, ya shaidawa Ngige cewa, sun zo filin jirgin ne, domin rokonsa ya tsaya takarar shugaban kasa a zaben 2023.

Chime ya ce, bukatarsu ta dogara ne akan kyawawan bayanan da ya samu a lokacin da yake Gwamnan Jihar Anambra, kuma a yanzu yana Ministan Tarayyar Najeriya.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buĈ™atu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa Ĉ™uri’a domin yanke hulɗa...

Ĉ³an sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘Ĉ´an sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp