fidelitybank

Wani jirgin kasa ya kuma gaucewa a Abuja

Date:

Kasa da mako guda bayan da jirgin kasa da ke zirga-zirga tsakanin Itakpe zuwa Warri, a daidai garin Warri, wani jirgin kasan ya goce a Abuja.

Rahotanni na cewa jirgin ya goce ne a unguwar Kubwa da tsakar ranar Juma’a lamarin da ya rutsa da daruruwan fasinjojin da ke cikin jirgin.

Najib Jibril, wani fasinja ne da ke cikin wani jirgin kasa da ya taso daga Abuja zai tafi Kaduna. Ya shaida wa BBC cewa gocewar ta hana nasu jirgin wucewa.

“Ni da wasu fasinjoji muna cikin jirgin da zai kai mu Kaduna, sai muka isa tashar Kubwa inda kamar yadda aka saba, jirginmu ya tsaya yana jiran wanda ya taso daga Kaduna yazo ya wuce.”

Bayan wani lokaci suna jira, sai jirgin da ya taso daga Kaduna ya isa wurin da suke jira.

Fasinjan ya ce, “Yayin da muke jira, sai kwatsam kan da ke jan taragun jirgin ya goce, kuma tun da taragun ba su gama wucewa baki dayansu ba, sai ya kasance sun hana namu jirgin wucewa.”

Sai dai babu bayani kan dalilin da ya janyo gocewar jirgin kasan, amma an ga fasinjoji na yawo a wurin da jirgin ya lalace.

Wata majiya a ma’aikatar Sufuri ta Najeriya ta tabbatar wa BBC aukuwar hadarin.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp