fidelitybank

Wani harin kunnar bakin wake ya kashe masallata 30

Date:

Mutum aƙalla 30 ne suka mutu sannan wasu 80 suka ji raunuka sakamakon wani harin ƙunar-bakin-wake a kan masu sallar Juma’a a masallacin ‘yan Shia da ke Peshawar da ke arewacin Pakistan.

Wani da ya gane wa idonsa faruwar lamarin ya ga maharin kafin ya buɗe wa masallatan wuta, yana harbinsu ɗaya bayan ɗaya, kamar yadda kamfanin labarai na AFP ya ruwaito.

“Daga nan kuma sai ya tarwatsa kan sa,” in ji shaidar mai suna Ali Asghar.

Muhammad Ali Saif, mai magana da yawun gwamnatin yankin, ya faɗa wa AFP cewa mutum fiye da 30 aka kashe sannan aka jikkata wasu 80, yana bayyana shi da “harin ƙunar-baƙin-wake”.

Wakilin AFP ya ga gawarwakin mutane warwatse a wurin da kuma ‘yan sanda suna rarrashin ‘yan uwansu

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp