fidelitybank

Wani harin kunnar bakin wake ya kashe masallata 30

Date:

Mutum aƙalla 30 ne suka mutu sannan wasu 80 suka ji raunuka sakamakon wani harin ƙunar-bakin-wake a kan masu sallar Juma’a a masallacin ‘yan Shia da ke Peshawar da ke arewacin Pakistan.

Wani da ya gane wa idonsa faruwar lamarin ya ga maharin kafin ya buɗe wa masallatan wuta, yana harbinsu ɗaya bayan ɗaya, kamar yadda kamfanin labarai na AFP ya ruwaito.

“Daga nan kuma sai ya tarwatsa kan sa,” in ji shaidar mai suna Ali Asghar.

Muhammad Ali Saif, mai magana da yawun gwamnatin yankin, ya faɗa wa AFP cewa mutum fiye da 30 aka kashe sannan aka jikkata wasu 80, yana bayyana shi da “harin ƙunar-baƙin-wake”.

Wakilin AFP ya ga gawarwakin mutane warwatse a wurin da kuma ‘yan sanda suna rarrashin ‘yan uwansu

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp